17 Afrilu 2024

05:30

05:30
Ƙarin Bidiyoyi
Ba na so na samu matsala a Kannywood har lokacin da zan yi aure - Ma'u ta Fim ɗin Garwashi
Ƴan'uwa biyu Musulma da Kirista da ke so a zauna lafiya a Filato
Rukayya Abdulmalik Danboyi Musulma ce yayin da Ebraham Jim Danboyi Kirista ne kuma ƴan ƙabilar Birom, amma iyayensu ɗaya. Kuma kasancewarsu mabiya mabambanta addinai a jihar Filato mai fama da rikicin addini a Nijeriya, bai taɓa shafar zumuncin da ke tsakaninsu ba. Sun shaida wa TRT Afrika Hausa hanyoyin da za a shawo kan rikicin addini da na ƙabilanci.
Ƙarin Bidiyoyi
Ba na so na samu matsala a Kannywood har lokacin da zan yi aure - Ma'u ta Fim ɗin Garwashi