logo
hausa
05:30
Duniya
Ƴan'uwa biyu Musulma da Kirista da ke so a zauna lafiya a Filato
Rukayya Abdulmalik Danboyi Musulma ce yayin da Ebraham Jim Danboyi Kirista ne kuma ƴan ƙabilar Birom, amma iyayensu ɗaya. Kuma kasancewarsu mabiya mabambanta addinai a jihar Filato mai fama da rikicin addini a Nijeriya, bai taɓa shafar zumuncin da ke tsakaninsu ba. Sun shaida wa TRT Afrika Hausa hanyoyin da za a shawo kan rikicin addini da na ƙabilanci.
17 Afrilu 2024
Ƙarin Bidiyoyi
Kasarmu Nijar ita ce sama da komai: Janar Tiani
Kantin Kwari: Kasuwar tufafi mafi girma a Yammacin Afirka
Boko Haram: Halin da ‘yan gudun hijirar Nijeriya suke ciki a ƙasar Chadi
Lugude: Mutumin da ke wallafa tsofaffin hotunan arewacin Nijeriya
Zan iya auren mace irin Samira ta shirin Garwashi
Ba na so na samu matsala a Kannywood har lokacin da zan yi aure - Ma'u ta Fim ɗin Garwashi
Ni ‘yar Nijar ce amma ina alfahari da Nijeriya – Fati Nijar
Daɗaɗɗiyar kasuwar kwaɗi a Arewacin Nijeriya
Hanyar Abuja-Kaduna: Lalacewar hanya mafi muhimmanci a arewacin Nijeriya
Gidauniyar da ke cire mata daga kangin rayuwa a Nijeriya
Yi somin-taɓin a TRT Global. Bari mu ji ra'ayoyinku!
Contact us