
03:06
Labaranmu Na Yau, 18 ga watan Afrilun 2025Labaranmu Na Yau, 18 ga watan Afrilun 2025
A cikin taƙaitattun labaranmu na yau za ku ji cewa Fadar Shugaban Nijeriya ta ce sai bayan hutun Easter Shugaba Tinubu zai koma ƙasar, yayin da a Nijar kuwa Shugaba Tiani ya naɗa sabbin ministoci.A cikin taƙaitattun labaranmu na yau za ku ji cewa Fadar Shugaban Nijeriya ta ce sai bayan hutun Easter Shugaba Tinubu zai koma ƙasar, yayin da a Nijar kuwa Shugaba Tiani ya naɗa sabbin ministoci.