logo
hausa
NIJERIYA
Majalisar Dattijan Nijeriya ta dakatar da Natasha Akpoti-Uduaghan na tsawon watanni shida
Majalisar Dattijan Nijeriya ta kuma yanke shawarar dakatar da albashi da alawus-alawus na Mrs Akpoti-Uduaghan yayin da za a janye dukkan mataimakanta na tsaro a lokacin dakatarwar.
Majalisar Dattijan Nijeriya ta dakatar da Natasha Akpoti-Uduaghan na tsawon watanni shida
An kama wasu ‘yan Pakistan biyu kan zarginsu da jagorantar gungun masu garkuwa da mutane a Legas
Kwamishinan ‘yan sanda Olohundare Jimoh ya yaba da matakin da jami’an sashin na Ikeja suka dauka wajen kama mutanen tare da tarwatsa ayyukan ‘yan kungiyar.
An kama wasu ‘yan Pakistan biyu kan zarginsu da jagorantar gungun masu garkuwa da mutane a Legas
Man fetur ɗin da Nijeriya ke samarwa OPEC ya karu da ganga 70,000 a watan Fabrairu- Reuters
Duk da kalubalen da Nijeriya ke fuskanta ta fuskar yawan sata da fasa bututun mai, yawan albarkatun man da take fitarwa ya nuna yadda karfinta yake a kasuwar mai ta duniya.
Man fetur ɗin da Nijeriya ke samarwa OPEC ya karu da ganga 70,000 a watan Fabrairu- Reuters
RA'AYI
Kwamitin Majalisar Dattawan Nijeriya ya yi watsi da ƙorafin Sanata Natasha kan Akpabio
Kwamitin a ranar Laraba ya bayar da hujjojin da ya sa ya yi watsi da ƙorafin waɗanda suka haɗa da saɓa ka’idojin da ya kamata ta bi wurin gabatar da ƙorafin da matakai na shari’a.
Kwamitin Majalisar Dattawan Nijeriya ya yi watsi da ƙorafin Sanata Natasha kan Akpabio
‘Yan sanda a Bauchi sun kama matar da ake zargi da shaƙe kishiyarta har lahira
Bayan aika kishiyarta lahira, sai ta zuba mata ruwan zafi da kuma ƙona jikinta da buhun da aka cinna wa wuta domin yin rufa-rufa, kamar yadda binciken ‘yan sanda ya bayyana game da wadda ake zargin
‘Yan sanda a Bauchi sun kama matar da ake zargi da shaƙe kishiyarta har lahira
Duba a TRT Global. Raba ra'ayinka!
Contact us