logo
hausa
SIYASA
Ba a hana Kashim Shettima shiga Fadar Shugaban Ƙasa ba, in ji mai magana da yawunsa
Ofishin mataimakin shugaban Nijeriya Kashim Shettima ya yi watsi da jita-jita da ake yaɗawa cewa an hana Shettiman shiga Fadar Shugaban Nijeriya haka kuma an yi masa ɗaurin talala a gidansa har sai Tinubu ya koma Nijeriya.
Ba a hana Kashim Shettima shiga Fadar Shugaban Ƙasa ba, in ji mai magana da yawunsa
Shugaban rundunar RSF Hemedti ya kafa kishiyar gwamnati a Sudan
Rundunar Sojin ta yi shelar cewa ta ƙwace wurare uku da kuma sansani ɗaya daga hannun RSF a yammacin Omdurman.
Shugaban rundunar RSF Hemedti ya kafa kishiyar gwamnati a Sudan
Algeria ta bai wa jami’an ofishin jakadancin Faransa 12 wa’adin barin ƙasar
Faransa ta nemi Aljeriya ta dakatar da korar jami'an diflomasiyyarta 12 kuma ta yi barazanar ɗaukar mataki nan-take idan ba ta sauya umarnin ba.
Algeria ta bai wa jami’an ofishin jakadancin Faransa 12 wa’adin barin ƙasar
RA'AYI
Sojojin Nijar sun kashe wasu ‘yan ta’adda tare da kama ‘yan bindiga 12
Waɗannan nasarorin na zuwa a lokacin da sojin ƙasar ke ƙoƙarin hana hare-haren ‘yan ta’adda a ƙasar da ke fama da rashin tsaro.
Sojojin Nijar sun kashe wasu ‘yan ta’adda tare da kama ‘yan bindiga 12
2027: Tinubu da Shettima 'ba sa goyon bayan masu kafa allunan yaƙin neman zaɓensu'
Onanuga ya ce Shugaba Tinubu bai bai wa kowa damar yi masa yaƙin neman zaɓe a ko wace kafar watsa labarai ba har sai lokacin da hukumar zaɓen Nijeriya (INEC) ta fitar da jadawalin zaɓen 2027.
2027: Tinubu da Shettima 'ba sa goyon bayan masu kafa allunan yaƙin neman zaɓensu'
Yi somin-taɓin a TRT Global. Bari mu ji ra'ayoyinku!
Contact us