logo
hausa
SIYASA
Majalisar Dattijan Nijeriya ta dakatar da Natasha Akpoti-Uduaghan na tsawon watanni shida
Majalisar Dattijan Nijeriya ta kuma yanke shawarar dakatar da albashi da alawus-alawus na Mrs Akpoti-Uduaghan yayin da za a janye dukkan mataimakanta na tsaro a lokacin dakatarwar.
Majalisar Dattijan Nijeriya ta dakatar da Natasha Akpoti-Uduaghan na tsawon watanni shida
Mahamat Idriss Deby: Jam'iyyar shugaban Chadi ta samu gagarumar nasara a zaɓen majalisar dattijai
Jam'iyyar Shugaban Chadi Mahamat Idriss Deby ta lashe kujeru 43 daga cikin 46 a zaɓen majalisar dattijai na farko a tarihin ƙasar.
Mahamat Idriss Deby: Jam'iyyar shugaban Chadi ta samu gagarumar nasara a zaɓen majalisar dattijai
Kwamitin Majalisar Dattawan Nijeriya ya yi watsi da ƙorafin Sanata Natasha kan Akpabio
Kwamitin a ranar Laraba ya bayar da hujjojin da ya sa ya yi watsi da ƙorafin waɗanda suka haɗa da saɓa ka’idojin da ya kamata ta bi wurin gabatar da ƙorafin da matakai na shari’a.
Kwamitin Majalisar Dattawan Nijeriya ya yi watsi da ƙorafin Sanata Natasha kan Akpabio
RA'AYI
Me shirin Masar kan Gaza ya ƙunsa?
An tattauna shirin a wani taron Larabawa ranar Talata, kuma daga baya shugabannin  sun amince da shi, domin maye gurbin shirin da shugaban Amurka Donald Trump ya fitar a watan da ya gabata na karɓe iko da zirin Gaza da yaƙi ya ɗaiɗaita kuma ya raba
Me shirin Masar kan Gaza ya ƙunsa?
‘Yan tawayen M23 sun 'kama mara lafiya' daga asibitoci a Jamhuriyyar Dimokuraɗiyyar Kongo
MƊD ta ce abin taƙaici ne cewa "M23 tana ɗaukar mara lafiya daga gadajen asibitoci" kuma ta yi kira da a sake su nan take.
‘Yan tawayen M23 sun 'kama mara lafiya' daga asibitoci a Jamhuriyyar Dimokuraɗiyyar Kongo
Duba a TRT Global. Raba ra'ayinka!
Contact us