logo
hausa
WASANNI
FIFA ta ƙara kuɗin kyautar Gasar kulob-kulob ta duniya zuwa dala biliyan daya
Hukumar ƙwallo ta duniya, FIFA za ta ba da zunzurutun kuɗi har dala biliyan 1 ga kulob ɗin da ya lashe gasar kulob-kulob ta duniya, wadda za ta gudanar a watan Yuni mai zuwa.
FIFA ta ƙara kuɗin kyautar Gasar kulob-kulob ta duniya zuwa dala biliyan daya
Arsenal za ta iya lashe Kofin Zakarun Turai: Mikel Arteta
Kocin Arsenal, Mikel Arteta ya bayyana ƙwarin gwiwarsa kan cewa Arsenal na da abin da ake buƙata domin lashe Kofin Zakarun Turai, saboda ɗorewar tagomashinsu, duk da ƙafarsu tana rawa a gasar Firimiya.
Arsenal za ta iya lashe Kofin Zakarun Turai: Mikel Arteta
Mourinho: An dakatar da kocin Fenerbahçe da na Galatasaray saboda 'munanan' kalamai
Ranar Alhamis Hukumar ƙwallo ta Turkiyya TFF, ta dakatar da Mourinho daga shiga wasanni huɗu kuma ta ci tarar sa, bayan kalaman da ya yi game da alƙalan wasa ‘yan Turkiyya bayan wani wasa da Galatasaray ranar Litinin.
Mourinho: An dakatar da kocin Fenerbahçe da na Galatasaray saboda 'munanan' kalamai
Makaloli
Messi zai dawo Barcelona, amma Neymar ba zai komo ba: Shugaban La Liga
Shugaban La Liga, Javier Tebas ya bayyana tunaninsa kan yiwuwar dawowar gwarazan tsofaffin 'yan wasan Barcelona, Lionel Messi da Neymar Jr.
Messi zai dawo Barcelona, amma Neymar ba zai komo ba: Shugaban La Liga
Man City ta ƙara samun dan wasan da zai yi jinya
Kocin Manchester City, Pep Guardiola ya tabbatar da cewa raunin da ɗan wasan bayansu John Stones ya ji zai kwantar da shi tsawon makonni 10.
Man City ta ƙara samun dan wasan da zai yi jinya
Duba a TRT Global. Raba ra'ayinka!
Contact us