logo
hausa
WASANNI
Kotu ta ɗora alhakin mutuwar ɗan wasa kan Nasarawa United da NFF
Mutuwar ɗan wasan Nasarawa United mai suna Chineme Martins, wanda ya yanke jiki yayin wasan gasar ƙungiyoyin Nijeriya, sakacin kulob ne da hukumar ƙwallo ta Nijeriya, in ji kotun ƙasar.
Kotu ta ɗora alhakin mutuwar ɗan wasa kan Nasarawa United da NFF
Klopp ya amince ya tattauna don kama aiki a Real Madrid
Tsohon kocin Liverpool, Jurgen Klopp zai fara tattauna da Real Madrid don maye gurbin Carlo Ancelotti a ƙarshen kakar bana.
Klopp ya amince ya tattauna don kama aiki a Real Madrid
Barcelona ta koka kan haramta wa Mbappe buga wasa ɗaya kacal saboda samun jan kati a makon jiya
Barcelona ta soki hukuncin haramta wa ɗan wasan Real Madrid Kylian Mbappe buga wasa guda kacal, sakamakon samun jan katin a wasan Madrid da Alaves.
Barcelona ta koka kan haramta wa Mbappe buga wasa ɗaya kacal saboda samun jan kati a makon jiya
Manchester United ta rage wa ‘yan wasanta albashi, ta fasa yin gwanjon golanta Onana
Yayin da rahotannin ke cewa Manchester United ta fasa yin gwanjon mai tsaron gidanta Andre Onana, a yanzu ta rage wa 'yan wasanta albashi da kashi 25 cikin 100.
Manchester United ta rage wa ‘yan wasanta albashi, ta fasa yin gwanjon golanta Onana
Christian Chukwu: Hukumar kwallon Nijeriya ta musanta cewa tsohon kocin ya rasu da bashinta
Hukumar ƙwallon ƙafa ta Nijeriya, NFF ta musanta cewa tsohon kocin Super Eagles da ya rasu yana bin hukumar bashin kuɗaɗe.
Christian Chukwu: Hukumar kwallon Nijeriya ta musanta cewa tsohon kocin ya rasu da bashinta
Yi somin-taɓin a TRT Global. Bari mu ji ra'ayoyinku!
Contact us