Ra'ayi
Yawon buɗe idon wasu fitattun mata sararin samaniya yayin da takwarorinsu ke cikin matsi a duniya
Wata tawaga ta mata zalla da ta ƙunshi fitattun mutane ba ta yi wa fafutukar ci-gaban mata wata rana ba. Sharholiya ce kawai da kuma nuna halin ko oho ga miliyoyin mata da ke cikin wahalhalu a duniya.Wata tawaga ta mata zalla da ta ƙunshi fitattun mutane ba ta yi wa fafutukar ci-gaban mata wata rana ba. Sharholiya ce kawai da kuma nuna halin ko oho ga miliyoyin mata da ke cikin wahalhalu a duniya.
Karin Labarai
Adadin waɗanda suka mutum a hatsarin kwale-kwale a Jamhuriyar Kongo ya kai 148
Gobara ce ta tashi a cikin kwale-kwalen na katako mai ɗauke da kusan mutum 500 sakamakon abinci da wata mata ke dafawa a ciki, lamarin da ya jawo kwale-kwalen ya kife.
'Yan sanda a Nijeriya sun tabbatar da mutuwar mutum 17 a Benue
Rundunar 'yan sandan Nijeriya ta tabbatar da mutuwar mutum 17 a wasu hare-hare biyu da ake zargin makiyaya sun kai kan al'ummomin manoma a jihar ta Benue.
Kare Falasɗinu kare ɗan'adam da adalci da zaman lafiya ne — Erdogan
Shugaban Turkiyya ya soki Isra'ila kan hare-haren zalinci da ta kaiwa Gaza, ya yi tur da shirun Ƙasashen Yamma tare da shan alwashin ci gaba da goyon bayan Falasɗinawa: "Ko da zai saura mu kaɗai ne, to za mu kare wannan al'amarin."
Ƙungiyar Miyetti Allah ta buƙaci Shugaban Ƙasa ya ba da umarnin kare makiyaya a Nijeriya
Ministocin ƙasashen yankin Tafkin Chadi sun ƙaddamar da rigakafin cutar shan-inna na haɗin-gwiwa
Kotu ta ɗora alhakin mutuwar ɗan wasa kan Nasarawa United da NFF
Shugaban Nijar Abdourahmane Tiani ya naɗa sabbin ministoci
Matar Shugaban Turkiyya da jami'an MDD sun tattauna kan kare yara a duniya da kuma Gaza
Adadin waɗanda suka mutum a hatsarin kwale-kwale a Jamhuriyar Kongo ya kai 148
Gobara ce ta tashi a cikin kwale-kwalen na katako mai ɗauke da kusan mutum 500 sakamakon abinci da wata mata ke dafawa a ciki, lamarin da ya jawo kwale-kwalen ya kife.
'Yan sanda a Nijeriya sun tabbatar da mutuwar mutum 17 a Benue
Rundunar 'yan sandan Nijeriya ta tabbatar da mutuwar mutum 17 a wasu hare-hare biyu da ake zargin makiyaya sun kai kan al'ummomin manoma a jihar ta Benue.
Kare Falasɗinu kare ɗan'adam da adalci da zaman lafiya ne — Erdogan
Shugaban Turkiyya ya soki Isra'ila kan hare-haren zalinci da ta kaiwa Gaza, ya yi tur da shirun Ƙasashen Yamma tare da shan alwashin ci gaba da goyon bayan Falasɗinawa: "Ko da zai saura mu kaɗai ne, to za mu kare wannan al'amarin."
Ƙungiyar Miyetti Allah ta buƙaci Shugaban Ƙasa ya ba da umarnin kare makiyaya a Nijeriya
Ministocin ƙasashen yankin Tafkin Chadi sun ƙaddamar da rigakafin cutar shan-inna na haɗin-gwiwa
Kotu ta ɗora alhakin mutuwar ɗan wasa kan Nasarawa United da NFF
Shugaban Nijar Abdourahmane Tiani ya naɗa sabbin ministoci
Matar Shugaban Turkiyya da jami'an MDD sun tattauna kan kare yara a duniya da kuma Gaza
Bidiyo
Abin da ya bambanta hawan Sallah na Gombe da na sauran masarautuAbin da ya bambanta hawan Sallah na Gombe da na sauran masarautu
00:00
Masu tsaurin ra'ayi na Isra'ila sun hada bidiyon AI da ke nuna rusa Masallacin KudusMasu tsaurin ra'ayi na Isra'ila sun hada bidiyon AI da ke nuna rusa Masallacin Kudus
00:00
Abin da ya sa teloli ke barin Nijeriyan suna komawa yin ɗinki a NijarAbin da ya sa teloli ke barin Nijeriyan suna komawa yin ɗinki a Nijar
00:00
Yadda Arsenal ta fara dawo da martabartaYadda Arsenal ta fara dawo da martabarta
00:00
Labari na Musamman
Rayuwa
Shirin Sauti - Podcast
Rumbun Labarai