logo
hausa
NDLEA ta kama hodar ibilis a ɓoye cikin littattafan Musulunci ana shirin kai su Saudiyya
A sanarwar da NDLEA ɗin ta fitar a ranar Lahadi, ta bayyana cewa an ɓoye ɗauri 20 na hodar wanda jumullar nauyinsu ya kai gram 500 a cikin littattafan addini.
NDLEA ta kama hodar ibilis a ɓoye cikin littattafan Musulunci ana shirin kai su Saudiyya
Mutane sun mutum a wani sabon hari da RSF ta kai yankin Darfur na Sudan
Tsawon kwanaki da dama, RSF na ci gaba da harba makaman roka a El-Fasher, wanda ya yi sanadiyar mutuwar ɗaruruwan mutane da jikkata wasu, a cewar hukumomin Sudan da Majalisar Ɗinkin Duniya.
Mutane sun mutum a wani sabon hari da RSF ta kai yankin Darfur na Sudan
Ministan Harkokin Wajen Turkiyya Fidan ya tattauna da wakilan Hamas kan tsagaita wuta a Gaza
Ankara ta buƙaci ƙasashen duniya su tashi tsaye domin martani kan toshe hanyoyin shiga Gaza da Isra'ila ta yi.
Ministan Harkokin Wajen Turkiyya Fidan ya tattauna da wakilan Hamas kan tsagaita wuta a Gaza
Fursunoni fiye da 100 sun tsere daga gidan yari a Chadi
Rahotanni sun ce fursunonin sun yi musayar wuta da masu gadi a lokacin da wani gwamnan jiha ya kai musu ziyara inda har suka jikkata gwamnan.
Fursunoni fiye da 100 sun tsere daga gidan yari a Chadi
Ra'ayi
Ba a hana Kashim Shettima shiga Fadar Shugaban Ƙasa ba, in ji mai magana da yawunsa
Ofishin mataimakin shugaban Nijeriya Kashim Shettima ya yi watsi da jita-jita da ake yaɗawa cewa an hana Shettiman shiga Fadar Shugaban Nijeriya haka kuma an yi masa ɗaurin talala a gidansa har sai Tinubu ya koma Nijeriya.
Ba a hana Kashim Shettima shiga Fadar Shugaban Ƙasa ba, in ji mai magana da yawunsa
Karin Labarai
Yi somin-taɓin a TRT Global. Bari mu ji ra'ayoyinku!
Contact us