logo
hausa
An kama wasu ‘yan Pakistan biyu kan zarginsu da jagorantar gungun masu garkuwa da mutane a Legas
Kwamishinan ‘yan sanda Olohundare Jimoh ya yaba da matakin da jami’an sashin na Ikeja suka dauka wajen kama mutanen tare da tarwatsa ayyukan ‘yan kungiyar.
An kama wasu ‘yan Pakistan biyu kan zarginsu da jagorantar gungun masu garkuwa da mutane a Legas
Trump na shan caccaka bayan ya ‘zagi’ Lesotho
Lesotho ta yi Allah wadai da kalaman shugaban Amurka Donald Trump inda ya ce an bayar da tallafin dala miliyan takwas ga ƙasar da “babu wanda ya taɓa jin labarinta”.
Trump na shan caccaka bayan ya ‘zagi’ Lesotho
Dakarun haɗin-gwiwa na AES sun kashe ‘yan ta’adda da kama wasu a Nijar
Dakarun haɗin-gwiwa na ƙasashen Burkina Faso da Mali da Nijar sun samu jerin nasarori a samamen da suka kai a Nijar inda suka ƙwace makamai da babura man fetur da dizel da kuɗaɗe daga hannun ‘yan ta’adda.
Dakarun haɗin-gwiwa na AES sun kashe ‘yan ta’adda da kama wasu a Nijar
Man fetur ɗin da Nijeriya ke samarwa OPEC ya karu da ganga 70,000 a watan Fabrairu- Reuters
Duk da kalubalen da Nijeriya ke fuskanta ta fuskar yawan sata da fasa bututun mai, yawan albarkatun man da take fitarwa ya nuna yadda karfinta yake a kasuwar mai ta duniya.
Man fetur ɗin da Nijeriya ke samarwa OPEC ya karu da ganga 70,000 a watan Fabrairu- Reuters
Ra'ayi
Libya ta buƙaci MDD ta tallafa wa ‘yan ci-rani da ‘yan gudun hijira da ke son komawa ƙasashensu
Libya dai na ci gaba da fuskantar matsalar ‘yan ci-rani, inda ƙasashen Tarayyar Turai da ke gabar tekun Mediterrenean ke nuna damuwarsu kan yadda bakin haure ke kwarara ta gabar tekunsu.
Libya ta buƙaci MDD ta tallafa wa ‘yan ci-rani da ‘yan gudun hijira da ke son komawa ƙasashensu
Karin Labarai
Duba a TRT Global. Raba ra'ayinka!
Contact us