logo
hausa
Labaranmu Na Yau, 17 ga Yunin 2025
02:54
02:54
Duniya
Labaranmu Na Yau, 17 ga Yunin 2025
‘Yan sandan Isra’ila sun kai samame kan ‘yan jarida a birnin Haifa da ke Isra’ila sannan za a ji cewa Shugaban Nijeriya Bola Tinubu zai kai ziyara Jihar Benue kan rikicin da ake fama da shi a jihar
  • ·       ‘Yan sandan Isra’ila sun kai samame kan ‘yan jarida a birnin Haifa da ke Isra’ila sun ƙwace musu kayayyakin aiki

  •     Shugaban Nijeriya Bola Tinubu zai kai ziyara Jihar Benue kan rikicin da ake fama da shi a jihar 

  • Sudan ta bayar da umarnin sake buɗe jami’o’i a ƙasar

  • Gobara ta kashe aƙalla Falasɗinawa 50 a wani wurin karɓar kayan agaji a Rafah

Yi somin-taɓin a TRT Global. Bari mu ji ra'ayoyinku!
Contact us