logo
hausa
GABAS TA TSAKIYA
Me shirin Masar kan Gaza ya ƙunsa?
An tattauna shirin a wani taron Larabawa ranar Talata, kuma daga baya shugabannin  sun amince da shi, domin maye gurbin shirin da shugaban Amurka Donald Trump ya fitar a watan da ya gabata na karɓe iko da zirin Gaza da yaƙi ya ɗaiɗaita kuma ya raba
Me shirin Masar kan Gaza ya ƙunsa?
Jirgin yaƙin Isra'ila ya take yarjajeniyar tsagaita wuta ta hanyar kashe Falasɗinawa a Gaza
Rikici ya barke a Gaza yayin da Isra'ila ta kai hare-hare ta sama ta kashe Falasdinawa biyu tare da jikkata uku.
Jirgin yaƙin Isra'ila ya take yarjajeniyar tsagaita wuta ta hanyar kashe Falasɗinawa a Gaza
Isra'ila za ta dakatar da shigar da dukkan kayayyakin agaji yankin Gaza
Ofishin Firaministan Isra'ila bai yi ƙarin haske kan matakin ba, sai dai ya yi gargaɗin “ƙarin abin da zai biyo baya" idan kungiyar Hamas, ba ta amince da abin da Isra'ila ta kira da shawarar Amurka na tsawaita wa'adin tsagaita bude wuta ba.
Isra'ila za ta dakatar da shigar da dukkan kayayyakin agaji yankin Gaza
Ra'ayi
Isra'ila da Amurka na so a kara wa'adin kashin farko na tsagaita wuta, Hamas na so a tafi kashi na 2
Ofishin Netanyahu ya ce shirin ya bai wa Isra'ila 'yancin ci gaba da yaki bayan kwana 42 idan babu ci-gaba a tattaunawa, sannan ya yi da'awar cewa Isra'ila ta amince da shawarar Amurka ta sakin fursunoni, amma har yanzu Hamas ba ta amince ba.
Isra'ila da Amurka na so a kara wa'adin kashin farko na tsagaita wuta, Hamas na so a tafi kashi na 2
Isra'ila ta rusa gidajen Falasɗinawa a ranar farko ta azumin Ramadan
Nihad Al-Shawish, shugaban wani kwamiti a sansanin Nour Shams ya shaida wa kamfanin dillancin labarai na Anadolu cewa “motocin buldoza da dama na sojoji sun afka unguwar al-Manshiya, inda suka lalata hanyoyi da rusa wasu gidaje.”
Isra'ila ta rusa gidajen Falasɗinawa a ranar farko ta azumin Ramadan
Duba a TRT Global. Raba ra'ayinka!
Contact us