Sannu a hankali duniya na juya wa Musulman Rohingya bayaSannu a hankali duniya na juya wa Musulman Rohingya baya
A yayin da duniya ke kallon wani wajen daban, kudaden kasa da kasa da ake daukar nauyin ‘yan Rohingya da su a Bangaladash na bata - ciki har da katse tallafi USAID - inda ake barin kusan mutane miliyan guda cikin halin tsaka mai wuya da suke fuskantaA yayin da duniya ke kallon wani wajen daban, kudaden kasa da kasa da ake daukar nauyin ‘yan Rohingya da su a Bangaladash na bata - ciki har da katse tallafi USAID - inda ake barin kusan mutane miliyan guda cikin halin tsaka mai wuya da suke fuskanta
Daga Ebubekir Yahya
Daga Ebubekir Yahya


Korar Jakadan Afirka ta Kudu Rasool wani shiri ne da gwamnatin Trump ta kitsaKorar Jakadan Afirka ta Kudu Rasool wani shiri ne da gwamnatin Trump ta kitsaTa hanyar korar Rasool, gwamnatin ta aika wani bayyanannen saƙo: ba za ayarda da saɓanin ra'ayi ba, kuma waɗanda suka ƙi su ba da haɗin-kai za su fuskanci hukunci.Ta hanyar korar Rasool, gwamnatin ta aika wani bayyanannen saƙo: ba za ayarda da saɓanin ra'ayi ba, kuma waɗanda suka ƙi su ba da haɗin-kai za su fuskanci hukunci.
Tsinkaye


Shirin Trump a kan Gaza aƙida ce da gwamnatocin Amurka suka daɗe da itaShirin Trump a kan Gaza aƙida ce da gwamnatocin Amurka suka daɗe da itaTsohon babban lauyan Amurka Ramsey Clark ya taɓa yin wani dogon nazari game da rawar da Amurka ke takawa a siyasar duniya: “Babban laifin da aka aikata tun Yaƙin Duniya na biyu shi ne manufofin kasashen waje na Amurka.”Tsohon babban lauyan Amurka Ramsey Clark ya taɓa yin wani dogon nazari game da rawar da Amurka ke takawa a siyasar duniya: “Babban laifin da aka aikata tun Yaƙin Duniya na biyu shi ne manufofin kasashen waje na Amurka.”
Marubutanmu


Kare afkuwar yaƙi tsakanin ƙasashen Kusurwar Afirka: Kira ga a ɗauki matakiKare afkuwar yaƙi tsakanin ƙasashen Kusurwar Afirka: Kira ga a ɗauki matakiKusurwar Afirka ya kasance daya daga cikin yankunan da ke fama da rikicin siyasa a nahiyar, inda ake ta takaddamar iyakoki, jayayya da rarrabuwar kan siyasa, da tsoma baki kan harkokin yankin daga kasashen waje wanda ke barazanar zaman lafiyarsa.Kusurwar Afirka ya kasance daya daga cikin yankunan da ke fama da rikicin siyasa a nahiyar, inda ake ta takaddamar iyakoki, jayayya da rarrabuwar kan siyasa, da tsoma baki kan harkokin yankin daga kasashen waje wanda ke barazanar zaman lafiyarsa.