Dogwayen Maƙaloli
Fahimtar kashe-kashe da ke damun yankunan karkara a tsakiyar Nijeriya
Al'ummar jihar Filato a tsakiyar Nijeriya suna juyayin munanan hare-hare da ke haifar da asarar rayuka da dukiyoyi a baya bayan nan, bayan an kashe fiye da mutum 100 a ƙarshen Maris zuwa Afrilun nan.Al'ummar jihar Filato a tsakiyar Nijeriya suna juyayin munanan hare-hare da ke haifar da asarar rayuka da dukiyoyi a baya bayan nan, bayan an kashe fiye da mutum 100 a ƙarshen Maris zuwa Afrilun nan.