logo
hausa
AFIRKA
Mutane sun mutum a wani sabon hari da RSF ta kai yankin Darfur na Sudan
Tsawon kwanaki da dama, RSF na ci gaba da harba makaman roka a El-Fasher, wanda ya yi sanadiyar mutuwar ɗaruruwan mutane da jikkata wasu, a cewar hukumomin Sudan da Majalisar Ɗinkin Duniya.
Mutane sun mutum a wani sabon hari da RSF ta kai yankin Darfur na Sudan
NDLEA ta kama hodar ibilis a ɓoye cikin littattafan Musulunci ana shirin kai su Saudiyya
A sanarwar da NDLEA ɗin ta fitar a ranar Lahadi, ta bayyana cewa an ɓoye ɗauri 20 na hodar wanda jumullar nauyinsu ya kai gram 500 a cikin littattafan addini.
NDLEA ta kama hodar ibilis a ɓoye cikin littattafan Musulunci ana shirin kai su Saudiyya
Fursunoni fiye da 100 sun tsere daga gidan yari a Chadi
Rahotanni sun ce fursunonin sun yi musayar wuta da masu gadi a lokacin da wani gwamnan jiha ya kai musu ziyara inda har suka jikkata gwamnan.
Fursunoni fiye da 100 sun tsere daga gidan yari a Chadi
Dogwayen Maƙaloli
Adadin waɗanda suka mutum a hatsarin kwale-kwale a Jamhuriyar Kongo ya kai 148
Gobara ce ta tashi a cikin kwale-kwalen na katako mai ɗauke da kusan mutum 500 sakamakon abinci da wata mata ke dafawa a ciki, lamarin da ya jawo kwale-kwalen ya kife.
Adadin waɗanda suka mutum a hatsarin kwale-kwale a Jamhuriyar Kongo ya kai 148
'Yan sanda a Nijeriya sun tabbatar da mutuwar mutum 17 a Benue
Rundunar 'yan sandan Nijeriya ta tabbatar da mutuwar mutum 17 a wasu hare-hare biyu da ake zargin makiyaya sun kai kan al'ummomin manoma a jihar ta Benue.
'Yan sanda a Nijeriya sun tabbatar da mutuwar mutum 17 a Benue
Ƙungiyar Miyetti Allah ta buƙaci Shugaban Ƙasa ya ba da umarnin kare makiyaya a Nijeriya
Sakatare-Janar na ƙungiyar MACBAN na ƙasa, Bello Gotomo ne ya buƙaci hakan a wata sanarwa da ya fitar a ranar Alhamis.
Ƙungiyar Miyetti Allah ta buƙaci Shugaban Ƙasa ya ba da umarnin kare makiyaya a Nijeriya
Yi somin-taɓin a TRT Global. Bari mu ji ra'ayoyinku!
Contact us