logo
hausa
RAYUWA
Ramadan: Me ya sa ake ta magana kan buɗa-bakin da Dangote ya yi da Burna Boy
Masoya waƙoƙi sun rinƙa jinjina wa shahararren mai kuɗin nan na Afirka Aliko Dangote a kafafen sada zumunta bayan ya gayyaci Burna Boy buɗa-baki.
Ramadan: Me ya sa ake ta magana kan buɗa-bakin da Dangote ya yi da Burna Boy
Hana karin gashi: Sarauniyar kyau ta Côte d'Ivoire sai mai 'Kyawun asali na Afirka'
Masu shirya bikin zabar sarauniyar kyau ta Côte d'Ivoire sun hana masu takara kara gashi ko saka gashin jabu a wani bangare na ganin an zabi kyawun asali na Afirka, wanda hakan ya janyo muhawara kan 'yancin yin yadda aka ga dama.
Hana karin gashi: Sarauniyar kyau ta Côte d'Ivoire sai mai 'Kyawun asali na Afirka'
Mummunar ƙiba na ta'azzara a Arewacin Afirka - Bincike
Binciken ya yi amfani da bayanan da aka tattara daga ƙasashe 204 don fayyace abin da ya bayyana a matsayin ɗaya daga cikin manyan ƙalubalen lafiya na wannan ƙarnin.
Mummunar ƙiba na ta'azzara a Arewacin Afirka - Bincike
Opinion
NAFDAC na so a dinga yanke wa masu kasuwancin jabun magunguna hukuncin kisa a Nijeriya
NAFDAC ta bayyana cewa NIjeriya ta kwashe shekaru tana fama da matsalar yaduwar jabun magunguna, musamman maganin zazzabin cizon sauro da maganin rage raɗaɗi da kuma maganin kashe ƙwayoyin cuta.
NAFDAC na so a dinga yanke wa masu kasuwancin jabun magunguna hukuncin kisa a Nijeriya
Daliban Syria a Turkiyya: Gada tsakanin Ankara da Damascus
Dalibai 'yan kasar Syria da ke karatu a jami'o'in Turkyya na zama manyan ginshikan samun karfin Turkiyya, suna kyautata makomar kasashen biyu a nan gaba.
Daliban Syria a Turkiyya: Gada tsakanin Ankara da Damascus
Adadin waɗanda suka rasu a hatsarin jirgin sojin Sudan ya ƙaru zuwa 46
Sojojin Sudan a ranar Talata sun sanar da cewa wani jirgi ya faɗi bayan ya tashi a sansanin sojin Wadi Seidna da ke arewacin Omdurman a Jihar Khartoum, wanda ya jawo sojoji da fararen hula suka rasu.
Adadin waɗanda suka rasu a hatsarin jirgin sojin Sudan ya ƙaru zuwa 46
Duba a TRT Global. Raba ra'ayinka!
Contact us