NIJERIYA
1 minti karatu
Labaranmu Na Yau, 13 ga watan Mayun 2025
Kasashen AES sun gabatar da take na kungiyar "La Confedérale" a Bamako sannan za a ji cewa mayaƙan Boko Haram sun sake kai farmaki da kashe sojoji a wani sansanin sojin Nijeriya a Borno
Labaranmu Na Yau, 13 ga watan Mayun 2025 / TRT Afrika Hausa
13 Mayu 2025

Kungiyar kasashen kawance ta AES wadda ta hada Mali da Burkina Fasa da Nijar ta gabatar da sabuwar take na Kungiyar ta La Confederale a hukumance ga shugaban kasar Mali Assimi Goita a ranar Litinin.

Ministocin al'adu na kasashen uku ne suka jagoranci kaddamar da bikin taken a Bamako, inda suka bayyana hakan a matsayin wani muhimmin mataki na karfafa kungiyar.

Taken wakar wadda mutane 15 suka rera na nuna irin sadaukarwar da ƙungiyar kasashen uku suka yi wajen samar da haɗin kai da yancin kai a yanayin tarin ƙalubalen da yankin ke fama da su.

Yi somin-taɓin a TRT Global. Bari mu ji ra'ayoyinku!
Contact us