NIJERIYA
1 minti karatu
Abin da ke haifar da kashe-kashe a Jihar Filato
Rikicin Jihar Filato rikici ne da ya ki ci, ya ki cinyewa tsawon shekaru. Fiye da mutum 100 ne suka rasa rayukansu tsakanin karshen watan Maris zuwa tsakkiyar watan Afrilu.
Abin da ke haifar da kashe-kashe a Jihar Filato / TRT Afrika Hausa
Yi somin-taɓin a TRT Global. Bari mu ji ra'ayoyinku!
Contact us