NIJERIYA
1 minti karatu
Shawarwarin gwamnonin arewa kan magance matsalar tsaro
Gwamnonin jihohin arewacin Nijeriya 19 da sarakunan gargajiyar yankin sun yi taro a jihar Kaduna, inda suka bayar da wasu jerin shawarwari kan yadda za a magance matsalolin tsaro da suke ci wa yankin tuwo a kwarya.
Shawarwarin gwamnonin arewa kan magance matsalar tsaro / TRT Afrika Hausa
Yi somin-taɓin a TRT Global. Bari mu ji ra'ayoyinku!
Contact us