GABAS TA TSAKIYA
1 minti karatu
Isra'ila ta kai hari ta sama kan ma'aikatan agaji a Gaza
Wani hari ta sama da sojojin Isra’ila suka kai kan jami’an da ke bayar da tsaro ga ma’aikatan bayar da agaji a Gaza, ya yi sanadin mutuwar wasu daga cikin jami’an tsaron da kuma jikkatar wasu.
Isra'ila ta kai hari ta sama kan ma'aikatan agaji a Gaza / TRT Afrika Hausa
Yi somin-taɓin a TRT Global. Bari mu ji ra'ayoyinku!
Contact us