DUNIYA
1 minti karatu
India ta lalata masallatai da dama a harin da ta kai a Pakistan da yankin Kashmir
Masallatai na cikin gine-gine da suka yi matuƙar lalacewa sakamakon hare-haren da sojojin India suka kai a Pakistan da kuma yankin Kashmir da ke ƙarƙashin Pakistan ranar 6 ga watan Mayu.
India ta lalata masallatai da dama a harin da ta kai a Pakistan da yankin Kashmir / TRT Afrika Hausa
Yi somin-taɓin a TRT Global. Bari mu ji ra'ayoyinku!
Contact us