KARIN HASKE
Warwara
Fahimtar kashe-kashe da ke damun yankunan karkara a tsakiyar NijeriyaFahimtar kashe-kashe da ke damun yankunan karkara a tsakiyar Nijeriya
Al'ummar jihar Filato a tsakiyar Nijeriya suna juyayin munanan hare-hare da ke haifar da asarar rayuka da dukiyoyi a baya bayan nan, bayan an kashe fiye da mutum 100 a ƙarshen Maris zuwa Afrilun nan.Al'ummar jihar Filato a tsakiyar Nijeriya suna juyayin munanan hare-hare da ke haifar da asarar rayuka da dukiyoyi a baya bayan nan, bayan an kashe fiye da mutum 100 a ƙarshen Maris zuwa Afrilun nan.
Daga Mazhun Idris
Daga Mazhun Idris
Fahimtar tasirin sabbin harajin ƙasar Amurka kan ƙasashen duniyaFahimtar tasirin sabbin harajin ƙasar Amurka kan ƙasashen duniya
Tsarin Shugaban Amurka Donald Trump na sanya sabbin haraji da ari ko ninka haraji kan ƙasashen duniya, wanda ya sanar yayin jawabin da ya kira na 'Ranar 'Yanci' a farkon watan Afrilu, ya ta’azzara yaƙin cinikayya a duniyar kasuwanci da diflomasiyya.Tsarin Shugaban Amurka Donald Trump na sanya sabbin haraji da ari ko ninka haraji kan ƙasashen duniya, wanda ya sanar yayin jawabin da ya kira na 'Ranar 'Yanci' a farkon watan Afrilu, ya ta’azzara yaƙin cinikayya a duniyar kasuwanci da diflomasiyya.
Daga Halima Umar Saleh
Daga Halima Umar Saleh


‘An fada min na yi addu’ar korar shaidanu’: Rikicin lafiyar ƙwaƙwalwa a Afirka ya samu agajin WHO‘An fada min na yi addu’ar korar shaidanu’: Rikicin lafiyar ƙwaƙwalwa a Afirka ya samu agajin WHOA yankunan Afirka, hudu daga cikin mutum biyar da ke fama da ciwon kwakwalwa ba sa samun kulawa - gibin da ke barin iyalai da dama a cikin mummunan yanayin rayuwa.A yankunan Afirka, hudu daga cikin mutum biyar da ke fama da ciwon kwakwalwa ba sa samun kulawa - gibin da ke barin iyalai da dama a cikin mummunan yanayin rayuwa.
Bayan Fage


Gwagwarmayar Afirka domin kuɓutar da kanta daga rintsin gurɓatar iskaGwagwarmayar Afirka domin kuɓutar da kanta daga rintsin gurɓatar iskaYayin da shugabannin duniya suka hallara a birnin Cartagena na Columbia mai tashar jiragen ruwa a makon gobe, domin lalubo bakin zaren matsalar gurɓatar iska a duniya, lokaci na ƙurewa game da famar da Afrika ke yi kullum na yaƙi da gurɓataciyar iskYayin da shugabannin duniya suka hallara a birnin Cartagena na Columbia mai tashar jiragen ruwa a makon gobe, domin lalubo bakin zaren matsalar gurɓatar iska a duniya, lokaci na ƙurewa game da famar da Afrika ke yi kullum na yaƙi da gurɓataciyar isk
Marubutanmu


Dalilin da ya sanya janye biza ga juna a Afirka zai haɗe kan nahiyarDalilin da ya sanya janye biza ga juna a Afirka zai haɗe kan nahiyarDokokin samun biza masu wahala da suka samo asali tun zamanin mulkin mallaka sun hana ‘yan Afirka da dama zaga nahiyarsu. Amma Kenya da Rwanda na daga ‘yan kasashen nahiyar da suka bude kofofinsu ga kowa.Dokokin samun biza masu wahala da suka samo asali tun zamanin mulkin mallaka sun hana ‘yan Afirka da dama zaga nahiyarsu. Amma Kenya da Rwanda na daga ‘yan kasashen nahiyar da suka bude kofofinsu ga kowa.